M.Sh 25:11 - Littafi Mai Tsarki11 “Idan mutane biyu suna faɗa da juna, idan matar mutum ɗaya daga cikinsu ta zo don ta taimaki mijinta, idan ta kama marainan wancan mutum da hannunta, အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202011 In mutane biyu suna faɗa, sai matar mutum ɗaya daga cikinsu ta zo don tă kuɓutar da mijinta daga abokin faɗarsa, ta kuma miƙa hannu ta kama marainan wancan, အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |