M.Sh 19:1 - Littafi Mai Tsarki1 “Sa'ad da Ubangiji Allahnku ya hallaka al'ummai waɗanda zai ba ku ƙasarsu, sa'ad da kuka kore su, kuka zauna cikin garuruwansu da gidajensu, အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20201 Sa’ad da Ubangiji Allahnku ya hallakar da al’ummai waɗanda yake ba ku ƙasarsu, sa’ad da kuka kore su, kuka kuma zauna a birane da gidajensu, အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |