M.Sh 13:12 - Littafi Mai Tsarki12-13 “Idan kuka ji akwai 'yan ashararu a wani gari wanda Ubangiji Allahnku ya ba ku ku zauna a ciki, sun fito daga cikinku, suka rikitar da mazaunan garin suna cewa, ‘Ku zo mu bauta wa gumaka,’ waɗanda ba ku san su ba, အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202012 In kuka ji an yi magana a kan wani daga cikin biranen da Ubangiji Allahnku yake ba ku ku zauna a ciki အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |