Mattiyu 8:27 - Littafi Mai Tsarki27 Mutanen suka yi al'ajabi, suka ce, “Wane irin mutum ne wannan, wanda har iska da ruwan teku ma suke masa biyayya?” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202027 Mutanen suka yi mamaki suka ce, “Wane irin mutum ne wannan? Har iska da raƙuman ruwa suna masa biyayya!” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |