Mattiyu 6:7 - Littafi Mai Tsarki7 “In kuwa kuna addu'a, kada ku yi ta maimaitawar banza, kamar yadda al'ummai suke yi, a zatonsu za a saurare su saboda yawan maganarsu. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20207 Sa’ad da kuma kuke addu’a, kada ku yi ta maimaita magana, kamar marasa sanin Allah, domin suna tsammani za a ji su saboda yawan maganarsu. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |