Biblia Todo Logo
အွန်လိုင်း သမ္မာကျမ်းစာ

- ကြော်ငြာတွေ -




Mattiyu 27:49 - Littafi Mai Tsarki

49 Amma sauran suka ce, “Ku bari mu gani ko Iliya zai zo ya ceci shi.”

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ

Sabon Rai Don Kowa 2020

49 Sauran kuwa suka ce, “Ƙyale shi mu ga, ko Iliya zai zo yă cece shi.”

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ




Mattiyu 27:49
4 ပူးပေါင်းရင်းမြစ်များ  

Sai nan da nan ɗaya daga cikinsu ya yiwo gudu, ya ɗauko soso ya jiƙa shi da ruwan tsami, ya soka a sanda, ya miƙa masa yă sha.


Sai Yesu ya sāke ɗaga murya da ƙarfi, sa'an nan ya săki ransa.


Wani annabi mai suna Iliya, mutumin Tishbi a Gileyad, ya ce wa sarki Ahab, “Na rantse da Ubangiji, Allah na Isra'ila, wanda nake bauta wa, ba za a yi raɓa ko ruwan sama cikin shekarun nan ba, sai da faɗata.”


Suna cewa, “Ai, Allah ya rabu da shi, Gama ba wanda zai cece shi!”


ကြှနျုပျတို့နောကျလိုကျပါ:

ကြော်ငြာတွေ


ကြော်ငြာတွေ