Biblia Todo Logo
အွန်လိုင်း သမ္မာကျမ်းစာ

- ကြော်ငြာတွေ -




Mattiyu 27:39 - Littafi Mai Tsarki

39 Masu wucewa suka yi ta yi masa baƙar magana, suna kaɗa kai,

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ

Sabon Rai Don Kowa 2020

39 Masu wucewa, suka zazzage shi, suna kaɗa kai,

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ




Mattiyu 27:39
18 ပူးပေါင်းရင်းမြစ်များ  

Sa'ad da mutane suka gan ni sun yi mini ba'a, Suna kaɗa kai saboda raini.


“Dukanku masu wucewa, ba wani abu ba ne a gare ku? Ku duba, ku gani, ko akwai baƙin ciki irin nawa, Wanda Ubangiji ya ɗora mini, A ranar fushinsa mai zafi.


Mugaye da maƙaryata sun tasar mini, Suna ta faɗar ƙarairayi a kaina.


Zuciyata ta karai saboda cin mutuncin da ake ci mini, Ni kuwa ba ni da mataimaki, Na sa zuciya za a kula da ni, Amma babu. Na sa zuciya zan sami ta'aziyya, Amma ban samu ba.


Ana iya ganin ƙasusuwana duka. Magabtana suka dube ni, suka zura mini ido.


In da a ce a matsayina kake, ni kuma ina a naka, Ina iya faɗar duk abin da kake faɗa yanzu. Da sai in kaɗa kaina da hikima, In dulmuyar da kai a cikin rigyawar maganganu.


Ubangiji ya ce, “Birnin Urushalima ya yi maka dariya, kai Sennakerib, yana yi maka ba'a.


Sai kuma aka gicciye 'yan fashi biyu tare da shi, ɗaya a dama, ɗaya a hagun.


Suka kuma yi ta masa baƙaƙen maganganu masu yawa, suna zaginsa.


Domin Allah ya katse lakata, ya ƙasƙanta ni, Saboda haka sun raba ni da zuriyata,


ကြှနျုပျတို့နောကျလိုကျပါ:

ကြော်ငြာတွေ


ကြော်ငြာတွေ