Mattiyu 26:26 - Littafi Mai Tsarki26 Suna cikin cin abinci, sai Yesu ya ɗauki gurasa, ya yi godiya ga Allah, ya gutsuttsura, ya ba almajiran, ya ce, “Ungo, ku ci. Wannan jikina ne.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202026 Yayinda suke cikin cin abinci, Yesu ya ɗauki burodi, ya yi godiya ya kuma kakkarya, ya ba wa almajiransa yana cewa, “Ku karɓa ku ci; wannan jikina ne.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |