Mattiyu 22:37 - Littafi Mai Tsarki37 Ya ce masa, “Ka ƙaunaci Ubangiji Allahnka da dukkan zuciyarka, da dukkan ranka, da dukkan hankalinka. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202037 Yesu ya amsa ya ce, “ ‘Ka ƙaunaci Ubangiji Allahnka da dukan zuciyarka da dukan ranka da kuma dukan hankalinka.’ အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |