34 Amma da Farisiyawa suka ji ya ƙure Sadukiyawa, suka taru.
34 Da jin Yesu ya ƙure Sadukiyawa, sai Farisiyawa suka tattaru.
Amma Farisiyawa suka fita, suka yi shawara a kansa, yadda za su hallaka shi.
Amma da Yahaya ya ga Farisiyawa da Sadukiyawa da yawa, sun taho domin a yi musu baftisma, sai ya ce musu, “Ku macizai! Wa ya gargaɗe ku, ku guje wa fushin nan mai zuwa?
Sai ga wani masanin Attaura ya tashi tsaye yana gwada shi, ya ce, “Malam, me zan yi in gaji rai madawwami?”