27 Bayansu duka sai matar ta rasu.
27 A ƙarshe, macen ta mutu.
Haka ya faru ga na biyun da na ukun, har ya kai kan na bakwai ɗin.
To, a tashin matattu, matar wa za ta zama a cikinsu, su bakwai ɗin? Don duk sun aure ta.”