Mattiyu 22:24 - Littafi Mai Tsarki24 suka ce, “Malam, Musa dai ya ce, ‘In mutum ya mutu, bai bar na baya ba, sai lalle ɗan'uwansa ya auri matar, ya haifa wa ɗan'uwansa 'ya'ya.’ အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202024 Suka ce “Malam, Musa ya faɗa mana cewa in mutum ya mutu ba shi da ’ya’ya, dole ɗan’uwansa yă auri gwauruwar yă kuma haifar wa ɗan’uwan ’ya’ya. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |