Biblia Todo Logo
အွန်လိုင်း သမ္မာကျမ်းစာ

- ကြော်ငြာတွေ -




Mattiyu 21:40 - Littafi Mai Tsarki

40 To, sa'ad da ubangijin garkar nan ya zo, me zai yi wa manoman nan?”

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ

Sabon Rai Don Kowa 2020

40 “To, idan mai gonar inabin ya zo, me zai yi da ’yan hayan nan?”

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ




Mattiyu 21:40
7 ပူးပေါင်းရင်းမြစ်များ  

To mutumin da ya raina Ɗan Allah, ya kuma tozarta jinin nan na tabbatar alkawari, wanda aka tsarkake shi da shi, har ya wulakanta Ruhun alheri, wane irin hukunci mafi tsanani kuke tsammani ya cancanta fiye da wancan?


To, me ubangijin garkan nan zai yi? Sai ya zo ya hallaka manoman nan, ya ba waɗansu garkar.


Saboda haka, abokina ya ce, “Ku jama'ar da yake zaune a Urushalima da Yahuza, ku shara'anta tsakanina da gonar inabina.


Da kakar inabi ta kusa, sai ya aiki bayinsa wurin manoman nan su karɓo masa gallar garkar.


Sai suka kama shi, suka jefa shi bayan shinge, suka kashe shi.


Sai suka ce masa, “Zai yi wa mutanen banzan nan mugun kisa, ya ba waɗansu manoma sufurinta, waɗanda za su riƙa ba shi gallar garkar a lokacin nunanta.”


ကြှနျုပျတို့နောကျလိုကျပါ:

ကြော်ငြာတွေ


ကြော်ငြာတွေ