Mattiyu 21:13 - Littafi Mai Tsarki13 Ya ce musu, “A rubuce yake cewa, ‘Za a kira gidana ɗakin addu'a,’ amma ku kun maishe shi kogon 'yan fashi.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202013 Ya ce musu, “A rubuce yake, ‘Za a ce da gidana, gidan addu’a,’ amma kuna mai da shi ‘kogon ’yan fashi.’ ” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |