16 Yesu ya ce, “Ku ma, ashe, har yanzu ba ku fahimta?
16 Yesu ya tambaye su ya ce, “Har yanzu ba ku gane ba ne?
Ashe, har yanzu ba ku gane ba? Ba ku tuna da gurasa biyar ɗin nan na mutum dubu biyar ba? Kwando nawa kuka ɗauka?
Amma fa ba su fahimci maganar ba, suna kuma jin tsoron tambaya tasa.
Ya ce musu, “Ashe, ku ma ba ku da fahimta ne? Ashe, ba ku gane ba, kome ya shiga mutum daga waje, ba yadda zai ƙazanta shi,
Amma ba su fahimci maganan nan ba, an kuwa ɓoye musu ita ne don kada su gane. Su kuwa suna tsoron tambayarsa wannan magana.
Ya kira taro ya ce musu, “Ku saurara, ku fahimta.
Ko da yake kamar a yanzu kam, ai, ya kamata ku zama masu koyarwa, duk da haka, ashe, ba ku wuce wani ya sāke koya muku jigajigan farko na Maganar Allah ba, har ya zamana sai an ba ku nono, ba abinci mai tauri ba.
Sa'an nan ya wayar da hankalinsu su fahimci Littattafai,
Amma ko ɗaya ba su fahimci waɗannan abubuwa ba, domin zancen nan a ɓoye yake daga gare su, ba su ma gane abin da aka faɗa ba.
don ba su fahimci al'amarin gurasan nan ba, saboda zuciyarsu ta taurare.
Yaya kuka kasa ganewa? Ba zancen gurasa na yi ba, sai dai ku yi hankali da yistin Farisiyawa da na Sadukiyawa.”
“Kun fahimci duk wannan?” Suka ce masa, “I.”
Amma Bitrus ya ce masa, “A yi mana fassarar misalin nan.”
Ashe, ba ku gane ba, kome ya shiga mutum ta baka, cikinsa ya shiga, ta haka kuma zai fice?