Markus 9:1 - Littafi Mai Tsarki1 Sai ya ce musu, “Hakika, ina gaya muku, akwai waɗansu tsaitsaye a nan da ba za su mutu ba, sai sun ga Mulkin Allah ya bayyana da iko.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20201 Ya kuma ce musu, “Gaskiya nake gaya muku, waɗansu da suke tsattsaye a nan ba za su mutu ba, sai sun ga mulkin Allah ya bayyana da iko.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |