Markus 8:17 - Littafi Mai Tsarki17 Da yake Yesu ya gane haka, sai ya ce musu, “Don me kuke zancen ba ku da gurasa? Ashe, har yanzu ba ku gane ba, ba ku kuma fahimta ba? Zuciyarku a taurare take? အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202017 Da ya gane abin da suke tattaunawa, sai Yesu ya tambaye su ya ce, “Don me kuke zancen rashin burodi? Har yanzu ba ku gane ko fahimta ba? Zukatanku sun taurare ne? အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |