Markus 7:11 - Littafi Mai Tsarki11 Amma ku kukan ce, ‘In mutum ya ce wa ubansa ko uwa tasa, “Duk abin da dā za ku samu a gare ni ya zama Korban,” ’ (wato an sadaukar), အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202011 Amma ku, kukan ce, in mutum ya ce wa mahaifinsa, ko mahaifiyarsa, ‘Duk taimakon da ya kamata ku samu daga wurina, Korban ne,’ (wato, abin da aka keɓe wa Allah), အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |