Markus 7:10 - Littafi Mai Tsarki10 Domin Musa ya ce, ‘Ka girmama mahaifinka da mahaifiyarka,’ da kuma, ‘Wanda ya zagi ubansa ko uwa tasa, sai lalle a kashe shi.’ အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202010 Gama Musa ya ce, ‘Ka girmama mahaifinka da mahaifiyarka,’ kuma, ‘Duk wanda ya zagi mahaifinsa ko mahaifiyarsa, dole a kashe shi.’ အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |