10 Ya ce musu, “Duk gidan da kuka sauka, ku zauna a nan har ku tashi.
10 Duk sa’ad da kuka shiga wani gida, ku zauna nan sai kun bar garin.
Da aka yi mata baftisma tare da jama'ar gidanta, ta roƙe mu ta ce, “Da yake kun amince ni mai ba da gaskiya ga Ubangiji ce, to, sai ku zo gidana ku sauka.” Sai ta rinjaye mu.
Duk gidan da kuka sauka, ku zauna a nan har ku tashi.
amma su sa takalmi, kada kuma su haɗa taguwa biyu.
Duk inda aka ƙi yin na'am da ku, aka kuma ƙi sauraronku, in za ku tashi, sai ku karkaɗe ƙurar ƙafafunka don shaida a kansu.”