12 Ya ja bakansa, ya sa in zama abin baratarsa.
12 Ya ja kwarinsa ya sa in zama abin baratarsa.
Ka hukunta ni, ka kuwa yi mini rauni, Ka kuma buge ni har ƙasa.
Ko na yi zunubi ina ruwanka, Kai mai ɗaure mutane? Me ya sa ka maishe ni abin bārata? Ni wani babban kaya mai nauyi ne a gare ka?
Ya ja bakansa kamar abokan gāba, Ya kuma nuna ikonsa kamar maƙiyi. Ya hallaka dukan abin da yake da bansha'awa. A alfarwar Sihiyona, ya zubo da hasalarsa kamar wuta.
Allah Maɗaukaki ya harbe ni da kibau, Dafinsu kuwa ya ratsa jikina. Allah ya jera mini abubuwa masu banrazana.