Mahukunta 9:9 - Littafi Mai Tsarki9 Amma itacen zaitun ya ce musu, ‘In bar maina wanda da shi ake girmama alloli da mutane, don in tafi in yi ta fama da itatuwa?’ အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20209 “Amma itacen zaitun ya ce, ‘In bar mai nawa, wanda da shi ake girmama alloli da mutane, don in zo in yi ta fama da itatuwa?’ အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |