Mahukunta 9:43 - Littafi Mai Tsarki43 Shi ma ya kwashi mutanensa, ya raba su ƙungiya uku, suka yi kwanto a saura. Da ya duba, ya ga mutane suna fitowa daga cikin birnin. Ya fāɗa musu, ya karkashe su. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202043 Saboda haka ya ɗauki mutanensa, ya raba su ƙungiya uku, sa’an nan ya yi kwanto a gonakin. Sa’ad da ya ga mutanen suna fitowa daga birni, sai ya yi wuf ya fāɗa musu. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |