Mahukunta 8:5 - Littafi Mai Tsarki5 Gidiyon ya ce wa mutanen Sukkot, “Ina roƙonku, ku ba mutanen da suke tare da ni abinci, gama sun gaji, ga shi kuwa, ina runtumar Zeba da Zalmunna, sarakunan Madayanawa.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20205 Ya ce wa mutanen Sukkot, “Ku ba wa mutanena burodi; sun gaji, har yanzu ina fafarar Zeba da Zalmunna, sarakunan Midiyawa.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |