Mahukunta 8:22 - Littafi Mai Tsarki22 Sa'an nan mutanen Isra'ila suka ce wa Gidiyon, “Ka yi mulkinmu, kai da 'ya'yanka, da jikokinka, gama ka cece mu daga hannun Madayanawa.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202022 Isra’ilawa suka ce wa Gideyon, “Ka yi mulkinmu, kai, ɗanka da jikanka, domin ka cece mu daga hannun Midiyawa.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |