Mahukunta 8:19 - Littafi Mai Tsarki19 Gidiyon ya ce musu, “Su 'yan'uwana ne, mahaifiyarmu ɗaya. Da ba ku kashe su ba, da ba zan kashe ku ba.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202019 Gideyon ya ce, “Waɗannan ’yan’uwana ne, ’ya’yan mahaifiyata. Muddin Ubangiji yana a raye, da a ce kun bar su da rai, da ba zan kashe ku ba.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |