Mahukunta 8:18 - Littafi Mai Tsarki18 Sa'an nan ya ce wa Zeba da Zalmunna, “Waɗanne irin mutane ne kuka kashe a Tabor?” Suka amsa, “Kamar yadda kake, haka suke. Suna kama da 'ya'yan sarki.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202018 Sa’an nan ya ce wa Zeba da Zalmunna, “Waɗanne irin mutane ne kuka karkashe a Tabor.” Suka ce, “Mutane kamar ka ne kowane kamar ɗan sarki.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |