Mahukunta 6:8 - Littafi Mai Tsarki8 sai Ubangiji ya aika musu da wanda ya faɗa musu saƙon Ubangiji, Allah na Isra'ila, ya ce, “Ni ne na fito da ku daga bauta a Masar. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20208 sai ya aika musu da annabi, wanda ya ce, “Ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila ya ce na fitar da ku daga Masar, daga ƙasar bauta. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |