Mahukunta 6:20 - Littafi Mai Tsarki20 Mala'ikan Allah kuma ya ce masa, “Ɗauki naman da wainar marar yisti ka sa a kan dutsen nan, sa'an nan ka zuba romon a kai.” Haka kuwa ya yi. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202020 Mala’ikan Allah ya ce masa, “Ka ɗauko naman da burodi marar yisti ka sa su a kan wannan dutse, ka zuba romon a kai.” Gideyon kuwa ya yi haka. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |