Mahukunta 6:15 - Littafi Mai Tsarki15 Gidiyon ya amsa ya ce, “Ubangiji, yaya zan yi in ceci Isra'ilawa? Ga shi, dangina ne mafi ƙanƙanta a kabilar Manassa, ni ne kuma ƙarami a gidanmu.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202015 Gideyon ya ce, “Amma Ubangiji, yaya zan iya ceci Isra’ila? Kabilata ce marar ƙarfi duka a Manasse, kuma ni ne ƙarami a iyalina.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |