Mahukunta 20:5 - Littafi Mai Tsarki5 Sai mutanen Gibeya suka kewaye gidan da nake da dare, suna neman kashe ni, da ba su same ni ba, sai suka yi wa ƙwarƙwarata faɗe har ya kai ta ga mutuwa. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20205 Da dad dare mutanen Gibeya suka bi ni suka kewaye gidan da niyya su kashe ni. Suka yi wa ƙwarƙwarata fyaɗe, har ta mutu. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |