Mahukunta 20:48 - Littafi Mai Tsarki48 Mutanen Isra'ila kuma suka komo, suka fāɗa wa sauran mutanen Biliyaminu. Suka karkashe su, mutane, da dabbobi, da dukan abin da suka iske. Suka ƙone garuruwan wannan yankin ƙasa. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202048 Mutanen Isra’ila suka koma wurin mutanen Benyamin suka kashe dukan waɗanda suke a birnin, tare da dabbobi da kome da suka samu. Dukan garuruwan da suka samu sun ƙone su ƙaf. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |