24 Sai mutanen Isra'ila suka tafi su kara da mutanen Biliyaminu a rana ta biyu.
24 Sai Isra’ilawa suka matsa kusa da Benyamin a rana ta biyu.
Mutanen Biliyaminu kuwa suka fito daga birnin suka hallakar da mutum dubu goma sha takwas (18,000) daga cikin Isra'ilawa. Dukan waɗannan da aka hallaka horarru ne.