Mahukunta 19:12 - Littafi Mai Tsarki12 Amma maigidansa ya ce masa, “Ba za mu tsaya a birnin da mutane ba Isra'ilawa ba ne. Za mu wuce zuwa Gibeya, အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202012 Maigidansa ya ce, “A’a. Ba za mu shiga birnin baƙi waɗanda mutanensu ba Isra’ilawa ba. Za mu ci gaba zuwa Gibeya.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |