9 Almajiransa suka tambaye shi ma'anar misalin.
9 Almajiransa suka tambaye shi ma’anar wannan misali.
Da suka kaɗaita, masu binsa da su sha biyun nan suka tambaye shi ma'anar misalan.
“To, ga ma'anar misalin mai shukar nan.
Sai almajiran suka zo, suka ce masa, “Me ya sa kake musu magana da misalai?”
Nan gaba ba sauran in ce da ku bayi, don bawa bai san abin da ubangijinsa yake yi ba. Sai dai in ce da ku aminai, domin na sanar da ku duk abin da na jiyo wurin Ubana.
Ba ya faɗa musu kome sai da misali, amma a keɓe yakan bayyana wa almajiransa kome.
Amma Bitrus ya ce masa, “A yi mana fassarar misalin nan.”
Sai ya bar taron, ya shiga gida. Almajiransa kuma suka zo gare shi, suka ce, “Ka fassara mana misalin nan na ciyawa a gonar.”
Mu nace domin mu san Ubangiji Zuwansa tabbatacce ne kamar wayewar gari. Zai zo wurinmu kamar ruwan sama, Kamar ruwan bazara da yake shayar da ƙasa.”