Luka 6:20 - Littafi Mai Tsarki20 Sai ya ɗaga kai, ya dubi almajiransa, ya ce, “Albarka tā tabbata gare ku, ku matalauta, domin Mulkin Allah naku ne. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202020 Da ya dubi almajiransa, sai ya ce, “Masu albarka ne ku da kuke matalauta, gama mulkin Allah naku ne. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |