Luka 5:30 - Littafi Mai Tsarki30 Sai Farisiyawa da malamansu na Attaura suka yi wa almajiransa gunaguni suka ce, “Don me kuke ci kuke sha tare da masu karɓar haraji da masu zunubi?” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202030 Amma Farisiyawa da malaman dokokin da suke a ƙungiyarsu, suka yi wa almajiransa gunaguni, suna cewa, “Don me kuke ci, kuke sha tare da masu karɓar haraji da masu zunubi?” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |