Luka 5:21 - Littafi Mai Tsarki21 Sai malaman Attaura da Farisiyawa suka fara wuswasi cewa, “Wane ne wannan da yake maganar saɓo? Wa yake iya gafarta zunubi banda Allah shi kaɗai?” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202021 Farisiyawa da malaman dokoki suka fara yin tunani a zukatansu, “Wane ne wannan mutum da yake saɓo haka? Wa zai iya gafarta zunubai, in ba Allah kaɗai ba?” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |