53 Ko yaushe kuma suna a Haikali suna yabon Allah.
53 Sai suka ci gaba da zama a cikin haikalin, suna yabon Allah.
Su kuwa suka tafi, suka yi ta wa'azi ko'ina, Ubangiji yana taimakonsu, yana kuma tabbatar da maganarsu ta mu'ujizan nan da suke biye da maganar.]
kuna koya musu su kiyaye duk iyakar abin da na umarce ku. Ga shi, ni kuma kullum ina tare da ku har zuwa matuƙar zamani.”
Alherin Ubangiji Yesu yă tabbata ga dukkan tsarkaka. Amin!
Su kuwa suka yi masa sujada, suka koma Urushalima, suna matuƙar farin ciki.
Tun fil'azal akwai Kalma, Kalman nan kuwa tare da Allah yake, Kalman nan kuwa Allah ne.