Luka 24:46 - Littafi Mai Tsarki46 ya kuma ce musu, “Haka yake a rubuce, cewa wajibi ne Almasihu ya sha wuya, a rana ta uku kuma ya tashi daga matattu, အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202046 Ya ce musu, “Wannan shi ne abin da aka rubuta, cewa dole Kiristi yă sha wahala, a rana ta uku kuma yă tashi daga matattu. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |