37 Amma suka firgita, tsoro ya kama su, suka zaci fatalwa suke gani.
37 Suka firgita, suka tsorota, suna tsammani fatalwa ce suka gani.
Sarki kuwa ya ce mata, “Kada ki ji tsoro, me kike gani?” Ta ce masa, “Na ga wani allah yana fitowa daga ƙasa.”
Sai suka ce mata, “Ke dai akwai ruɗaɗɗiya.” Ita kuwa ta nace a kan shi ne. Su kuwa suka ce, “To, mala'ikansa ne!”
Sai ya ce, ‘A'a, Baba Ibrahim, in dai wani daga cikin matattu ya je wurinsu sa tuba.’
Sai ya ce musu, “Don me kuka firgita, kuke kuma tantama a zuciyarku?