Luka 24:25 - Littafi Mai Tsarki25 Sai Yesu ya ce musu, “Ya ku mutane marasa fahimta, masu nauyin gaskata duk abin da annabawa suka faɗa! အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202025 Sai ya ce musu, “Ashe, ku marasa azanci ne, masu nauyin zuciyar gaskata, da dukan abin da annabawa suka faɗa! အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |