24 Sai musu ya tashi a tsakaninsu, a kan ko wane ne babbansu.
24 Gardama ta tashi a tsakaninsu, a kan ko wane ne a cikinsu ya fi girma.
Sai musu ya tashi a tsakaninsu a kan ko wane ne babbansu.
Amma suka yi shiru, don a hanya sun yi muhawarar ko wane ne babbansu.
Ƙauna tana sa haƙuri da kirki. Ƙauna ba ta sa kishi, ba ta yin kumbura.
A game da ƙaunar 'yan'uwa kuwa, ku ƙaunaci juna gaya. A wajen ba da girma, kowa yă riga ba ɗan'uwansa.
A lokacin nan almajirai suka zo wurin Yesu, suka ce, “Wa ya fi girma duka a Mulkin Sama?”
Sai suka fara tambayar juna ko wane ne a cikinsu zai yi haka.