Luka 21:7 - Littafi Mai Tsarki7 Sai suka tambaye shi suka ce, “Malam, a yaushe za a yi waɗannan abubuwa? Wace alama kuma za a gani sa'ad da suke shirin aukuwa?” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20207 Suka tambaye shi suka ce, “Malam, yaushe waɗannan za su faru? Kuma wace alama za tă nuna cewa suna dab da faruwa?” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |