Luka 20:6 - Littafi Mai Tsarki6 In kuwa muka ce, ‘Ta mutum ce,’ sai duk jama'a su jajjefe mu, don sun tabbata Yahaya annabi ne.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20206 Amma in kuma muka ce, ‘Daga mutane ne,’ dukan mutanen za su jajjefe mu da duwatsu, domin sun tabbata cewa, Yohanna annabi ne.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |