45 Ya ce wa almajiransa a gaban dukan jama'a,
45 Yayinda dukan mutane suna cikin sauraronsa, sai Yesu ya ce wa almajiransa,
Masu yin zunubi kuwa, sai ka tsawata musu a gaban dukkan jama'a, don saura su tsorata.
Ya kira taron tare da almajiransa, ya ce musu, “Duk mai son bina, sai yă ƙi kansa, yă ɗauki gicciyensa, yă bi ni.
Ya kira taro ya ce musu, “Ku saurara, ku fahimta.
Dawuda ya ce shi Ubangiji ne. To, ƙaƙa zai zama ɗansa?”