50 Amma ba su fahimci maganar da ya yi musu ba.
50 Amma ba su fahimci abin da yake faɗin musu ba.
Amma ko ɗaya ba su fahimci waɗannan abubuwa ba, domin zancen nan a ɓoye yake daga gare su, ba su ma gane abin da aka faɗa ba.
Amma ba su fahimci maganan nan ba, an kuwa ɓoye musu ita ne don kada su gane. Su kuwa suna tsoron tambayarsa wannan magana.
Amma fa ba su fahimci maganar ba, suna kuma jin tsoron tambaya tasa.