Luka 2:15 - Littafi Mai Tsarki15 Da mala'iku suka tafi daga gare su suka koma Sama, sai makiyayan suka ce wa juna, “Mu tafi Baitalami yanzu, mu ga abin nan da ya faru, wanda Ubangiji ya sanar da mu.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202015 Da mala’ikun suka bar su, su suka koma sama, sai makiyayan suka ce wa juna, “Mu je Betlehem mu ga wannan abin da ya faru, wanda Ubangiji ya sanar mana.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |