Luka 19:9 - Littafi Mai Tsarki9 Yesu ya ce masa, “Yau kam, ceto ya sauka a gidan nan, tun da yake shi ma ɗan Ibrahim ne. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20209 Sai Yesu ya ce masa, “Yau, ceto ya zo gidan nan, domin wannan mutum shi ma ɗan Ibrahim ne. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |