Luka 19:5 - Littafi Mai Tsarki5 Da Yesu ya iso wurin, ya ɗaga kai ya ce masa, “Zakka, yi maza ka sauko, domin yau lalle a gidanka zan sauka.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20205 Da Yesu ya iso wurin, sai ya ɗaga ido sama, ya ce masa, “Zakka, ka yi maza ka sauka. Ni kam, dole in sauka a gidanka yau.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |